Isa ga babban shafi

Najeriya ta kaddamar da babbar tashar wutar lantarki a jihar Abia

Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da babbar tashar wutar lantarki a jihar Abia da ke kudu maso kudancin kasar, da nufin habbaka wutar lantarki da ke ake samarwa a kasar.

Kasar dai na fama da katsewar lantarki, daidai lokacin da ake fama da matsalar tsadar rayuwa da kuma man fetur.
Kasar dai na fama da katsewar lantarki, daidai lokacin da ake fama da matsalar tsadar rayuwa da kuma man fetur. REUTERS - AKINTUNDE AKINLEYE
Talla

Wannan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da jama'ar kasar ke fama da rashin wutar lantarki, lamarin da ke bada gudumowa wajen durkusar da masana'antu da kuma tattalin arzikin kasar.

Danna alamar saurare don jin cikakken rahoton tare da Murtala Adamu daga Calabar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.