Hamas ta ce sama da mutanen Gaza dubu 7 ne suka mutu
Kungiyar Hamas ta bayyana cewa, sama da mutanen Gaza dubu 7 ne suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren Isra'ila tun daga ranar 7 ga watan nan na Oktoba, yayin da Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya sake gaza daukar mataki kan rikicin na Isra'ila da Hamas duk da matsalolin jin kai da ke kara tsananta a yankin Zirin Gaza na Falasdinawa.
Wallafawa ranar: