Rahotanni
Najeriya da Amurka sun karfafa alakarsu kan tsaro da tattalin arziki
Najeriya da kasar Amurka sun sabunta dangantakar da ke tsakaninsu a fannonin da suka hada da Tattalin Arziki, Sauyin Yanayi, Lafiya da kuma Tsaro.
Wallafawa ranar:
Talla
Hakan ya biyo bayan ganawar da Sakataren harkokin kasashen wajen Amurka Antony Blinken ya yi da shugaban Najeriyar Bola Ahmed Tinubu a Ofishinsa da yammacin jiya, kamar yadda za a ji cikin rahoton da wakilinmu Muhammad Kabir yusuf ya aiko.
Rahoton Muhammadu Kabiru Yusuf kan ziyarar babban jami'in Diflomasiyar Amurka a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu