Rahotanni - Najeriya
Tinubu ya bai wa gwamnoni wa'adin warware matsalar manoma da makiyaya
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci nan da mako biyu zuwa uku a samar da maslaha kan rikice-rikicen manoma da makiyaya a fadin kasar, inda ya bukaci gwamnonin jihohi da su samar da filayen kiwo ga makiyaya a jihohinsu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:36
Talla
Tinubu ya bayyana hakan ne a Minna babban birnin jihar Niger, a yayin da yake kaddamar da shirin noman zamani domin samar da wadataccen abinci a kasar, har ma ya bukaci gwamnonin kasar da su hada karfi da karfe domin kawo karshen matsalar abinci.
A latsa alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu