Isa ga babban shafi
RAHOTO

Rundunar sojin Najeriya ta mikawa gwamnatin Kaduna daliban Kuriga da ta kubutar

Rundunar sojin Najeriya ta daya da ke jihar Kaduna ta mika yara 'yan makaranta su 137 da ta kubutar daga hannun yan bindiga a dajin Dan-Sadau na jihar Zamfara ga gwamnatin jihar Kaduna.

Daliban makarantar Kuriga kenan, lokacin da suka isa gidan gwamnatin jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
Daliban makarantar Kuriga kenan, lokacin da suka isa gidan gwamnatin jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya. © dailytrust
Talla

Yaran dai wadanda akayi garkuwa da su a garin Kuriga na jihar, sun kwashe tsawon kwanaki 16 a hannun 'yan bindigar sai dai ko a ranar da aka samu nasarar ceto su, ba a kai ga damka su kai tsaye hannun iyayensu ba.

Shiga alamar sauti, domin sauraro rahoton Aminu Sani Sado.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.