Isa ga babban shafi
RAHOTO

Matsalar 'yan bindiga ta raba sama da mutum dubu 300 da muhallansu a Kaduna

Akalla mutane kusan dubu dari uku ne hare-haren 'yan bindiga ya raba su da muhallansu a garurruka 551 a cikin kananan hukumomi goma sha biyu a jihar Kaduna.

Gwamnan jihar Kaduna Sen. Uba Sani yayin bukin kaddamar da horon sabbin 'yan banga a jihar. 02/09/23
Gwamnan jihar Kaduna Sen. Uba Sani yayin bukin kaddamar da horon sabbin 'yan banga a jihar. 02/09/23 © Sen. Uba Sani X handle
Talla

Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar ce ta bayyana haka a lokacin da take rabon kayan abinci ga wadanda lamarin ya rutsa da su a karamar hukumar Kajuru.

Jihar Kaduna dai na daga cikin jihohin arewa maso yammacin Najeriya da ke fama da matsalar 'yan bindiga da suke garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Aminu Sani Sado.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.