Italiya
An Cafke mutane 16 da ake zargi suna safarar mutane a Italiya
Sojojin ruwan kasar Italiya sun kama wasu mutane 16 da ake zargin cewar masu safarar mutane ne, a kusa da gabar ruwan Libya. Hukumomin kasar sun ce, sun kama mutanen ne bayan sun dade suna bin sawun su, sakamakon bayanan asirin da suka samu. Sojojin sun ceto wasu bakin haure 176 'Yan kasar Syria a cikin wani kwale kwale da ke kan hanyar zuwa Turai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu