Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Dalilan soke lasisin wasu kamfanonin wutar lantarki

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa a Kai Maki Dole na wannan mako, ya mayar da hankali ne a game da batun wutar lantarki a Najeriya, bangaren da ke fama da matsalololi tsawon shekaru.Shirin zai yi dubi ne a game da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na sokewa da kuma sabunta lasisi ga wasu kamfanonin da ke da alhaki rarraba wuta a cikin kasar.

Wasu turakun samar da hasken wutar lantarki a Najeriya.
Wasu turakun samar da hasken wutar lantarki a Najeriya. REUTERS - Akintunde Akinleye
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.