Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Najeriya ta kasance kan gaba a fagen noman masara a yankin yammacin Afrika

Wallafawa ranar:

Shirin wannan mako zai ba da hankali ne a kan yadda Najeriya ta kasance akan gaba a fagen noman masara a daukacin yankin yammacin Afrika, inda kasar ke samar da sama da kashi 48 na masarar da ake nomawa a yankin.Mafi yawan masarar da ake nomawa a kasar, na fitowa ne daga yankin arewacin kasar, musamman jihohin Bauchi, Kaduna, Borno, Naija da Taraba da kuma wasu ‘yan kalilan din jihohin kudu maso yammacin kasar.

Gonar masara
Gonar masara © FIDA/Guillaume Bassinet
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.