Isa ga babban shafi
Rahoto

Ƴan jarida na cikin fargaba a Jamhuriyar Nijar

Ranar Ƴan Jarida ta Duniya ta riski ƴan jaridar kasar Nijar cike da fargaba da rashin tabbas kan makomar aikinsu bayan da gwamnatin mulkin sojin kasar ta fara garkame ƴan jarida da farautar wasu da ta ke zargin su da yin zagon kasa.

Shugaban mulkin sojin Nijar, Abdourahamane Tiani
Shugaban mulkin sojin Nijar, Abdourahamane Tiani © RTN
Talla

Haka kuma ƴan jaridar na fama da rashin wata madogara tun bayan da aka soke lasisin gudanar da aikin zauren ƴan jarida na kasar.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.