Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dakta Nazifi Wada Salisu Maigatari kan dambarwar Hisba a Kano

Wallafawa ranar:

‘Yan Najeriya a ciki da wajen kasar na ci gaba da tattaunawa akan yadda masu shiga tsakani suka sansanta tsakanin gwamnatin Kano da babban kwamandan hukumar Hisba Shiekh Aminu Ibrahim Daurawa, biyo bayan sabanin da ya kai ga sanarwar yin Murabus da shugaban hukumar yayi.

Sheikh Aminu Daurawa da gwamnan Kano Abba Kabiru Yusuf (Tsakiya) su na musabaha bayan sulhu.
Sheikh Aminu Daurawa da gwamnan Kano Abba Kabiru Yusuf (Tsakiya) su na musabaha bayan sulhu. © RFI Hausa
Talla

Wannan al’amari da kuma dalilan da suka haifar da aukuwarsa na cigaba da daukar hankalin jama’a da ke bayyana ra’ayoyinsu akai.

Kan haka ne Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dakta Nazifi Wada Salisu Maigatari, Malami a Jami’ar Tarayya da ke garin Dutse a Najeriya.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar hirar......

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.