Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kwamandan MNJTF Janar Ibrahim Sallau kan nasarar su a yankin tafkin Chadi

Wallafawa ranar:

Rundunar hadin gwuiwa da ke yaƙi da mayakan Boko Haram a Tafkin Chadi da ake kira MNJTF ta sanar da kashe mayaka 299 a cikin watanni 10 da suka gabata da kuma samun wasu 273 da suka mika kansu cikin lumana. Kwamandan rundunar Manjo Janar Ibrahim Sallau Ali ya bayyana haka ga Babban Editan sashin Hausa Bashir Ibrahim Idris a tattaunawar da suka yi ta wayar tarho bayan ya kwashe watanni 10 yana jagorancin rundunar mai cibiya a kasar Chadi.Ku latsa alamar sauti domin sauraren zantawar su.

Kwandan dakarun hadin guiwar kasashen tafkin Chadi Manjo Janar Ibrahim Sallau Ali
Kwandan dakarun hadin guiwar kasashen tafkin Chadi Manjo Janar Ibrahim Sallau Ali © MNJTF
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.