Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Wallafawa ranar:

Ƙasashen duniya da kuma ƙungiyoyi kaƙƙin aikin jarida da kuma ‘yancin bayyan ra’ayi, sun yi tir a game da matakin rufe wasu kafafen yaɗa labarai da gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta dauka.

Shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan.
Shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan. © AFP
Talla

Baya ga kafafen yada labaran Faransa ciki har da RFI da kuma France24, matakin rufe kafafen yaɗa labaran ya shafi na Amurka, Birtaniya Faransa da dai sauransu domin kawai wallafa rahoton kungiyar HRW da ke zargin dakarun gwamnati da yi wa fararen hula kisan gilla.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkeen shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.