Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Aliyu Sabi kan matakin Najeriya na sanya dokar ta baci a bangaren noma

Wallafawa ranar:

Nigeria ta kaddamar da dokar ta baci a game da harkar noma, inda ta fidda tsare-tsare da dama don shawo kan matsalar karancin abinci da kasar ke fama da ita a cikin gaggawa, wannan kuwa ta la’akari da waharhallun da jama’a ke ciki. 

Watan kafatariyar gona a garin Jere dake jihar Kaduna. 10/10/2018.
Watan kafatariyar gona a garin Jere dake jihar Kaduna. 10/10/2018. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

A ci gaba da gabatar da rahotanni da kuma hirarraki dangane da matsalolin da bangaren noma ke fuskanta a Najeriya, a yau za mu ji tattaunawa da karamin minista a ma’aikatar noma ta kasar Sanata, Dr. Aliyu Sabi Abdullahi.

Ga kuma abun da yake cewa.

Ku danna alamar saurare don jin cikakken rahoton

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.