Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Umar Kabir Dan Anini kan katsewar sadarwar da aka samu a wasu kasashen Afrika

Wallafawa ranar:

A makon da ya gabata ne aka samu katsewar sadarwar intanet a wasu kasashen Tsakiya da Yammacin Africa, sakamakon yankewar wasu wayoyin karkashin ruwa na sadarwar kamar yadda masana suka bayyana, lamarin da ya haifar da gagarumar koma baya a fannin tattalin arziki da harkokin yau da kullum a kasashen da matsalar ta fi shafa.

A makon da ya gabata ne aka samu katsewar sadarwar intanet a wasu kasashen Tsakiya da Yammacin Africa sakamakon yankewar wasu wayoyin karkashin ruwa na sadarwar kamar yadda masana suka bayyana.
A makon da ya gabata ne aka samu katsewar sadarwar intanet a wasu kasashen Tsakiya da Yammacin Africa sakamakon yankewar wasu wayoyin karkashin ruwa na sadarwar kamar yadda masana suka bayyana. REUTERS - ROGAN WARD
Talla

Akan hakan ne Isma'il Karatu Abdullahi ya zanta da Umar Kabir Dan Anini, kwararre a fannin fasahar sadawa a Najeriya, dangane da tasirin yankewar sadawar da aka samu musamman a fannin tattalin arziki a kasashen da abin ya shafa.

Ku latsa alamar sauti don saurarron tattaunawarsu......

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.