Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Matsalar garkuwa da mutane na kara kamari a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

A Najeriya an shiga wani yanayi na fargaba da kuma tsoro lura da yadda ‘yan bindiga suka tsananta dabi’ar yin garkuwa da mutane masu tarin yawa a lokaci daya musamman ma a yankin arewacin kasar.

Katsina na daga cikin jihohin Najeriya da ke fama da matsalolin tsaro.
Katsina na daga cikin jihohin Najeriya da ke fama da matsalolin tsaro. © Bashir/RFI
Talla

A cikin makon da ya gabata kawai, sama da mutane 5,00 ne aka yi garkuwa da su, da suka hada mata ‘yan gudun hijira a jihar Borno, da daliban firamire da sakandare a jihar Kaduna, sai kuma almajiran tsagaya a jiyar Sokoto.

Abin tamabayar shine, shin me ke faruwa ne musamman ta la’akari da yadda hukumomin tsaro suka gaza bai wa jama’a kariya a sassan kasar?

Anya kuwa gwamnati na da wani tsari da za ta iya aiwatarwa don tunkarar wannan matsala?

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.